An bindige masu garkuwa da mutane domin karban kudin fansa

Dubun wadansu matasa guda shida ya cika bayan yan sanda sun bindige su har lahira sakamokon addabar jama'ar garin Agbor da suka yi ta hanyar sace mutane su yi garkuwa da su domin karbar kudin fansa a jihar Delta.

Jihar Delta dai tana daya daga cikin jihohin Najeriya mafi hadari wajen satar mutane domin a yi garkuwa da su. Lamari da ya zama kalubale ga hukumar yansanda na jihar wadda jami'an ta ke kokari wajen ganin sun dakile irin wadannan matsalar.

Kawo yanzu dai ba'a ambato sunayen mutanen ba haka zalika hukumar yansanda na jihar Delta bata yi bayani ba kafin lokacin wallafa wannan labarin.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN