Shugaban tare da tawagarsa sun gudanar da tattaki daga Sakatariyar Haliru Abdu da ke garin Birnin kebbi zuwa gidan Gwamnati a unguwar GRA.
Wani jami'in Gwamnati ne ya saurare su a kofar shiga gidan na Gwamnati.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com