Zargi: Kalli yadda aka bizine gawaki 70 da Fulani suka kashe a Benue (Hotuna)

An bizine gawakin mutum 70 da ake zargin cewa Fulani makiyaya sun kashe a garin Logo da Guma na jihar Benue a karshen mako da ya gabata. Gawakin sun isa filin wasa na IBB da ke garin Makurdi babban birnin jihar Benue daga bisani aka zarce da su wajen da aka bizine gawakin gaba daya a lokaci daya.




 Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN