'Yansanda sun yi lugudin barkonon tsohuwa a kan 'yan shi'a masu tattaki (Hotuna)

Jami'an 'yansanda Najeriya a birnin Abuja sun yi lugudin wutan barkonon tsohuwa a kan mabiya  Shi'a da ke tattaki ranar Laraba kan ci gaba da tsare shugaban su Sheikh Al-zakzaky tare da mambobin Shi'a da gwamnati ke ci gaba da yi sakamakon rikici da ya auku tsakanin 'ya'yan kungiyar da Soji a 2015 a birnin Zaria na jihar Kaduna.


 Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN