Wani jami'in sojin Najeriya mai suna David Okechukwu Smart wanda ke cikin zaratan soji da ke yaki da kungiyar boko haram a dajin Sambisa ya bukaci 'yan Najeriya su taimaka masu da addu'a sakamakon fada da suke yi da 'yan boko haram a dajin.
Ya kara da cewa addu'ar da 'yan Najeriya ke yi a kan su ne ya sa suke raye har yanzu duk da yake sun yi assarar rayukan da dama daga cikin jami'ansu a wannan yakin.
****************************************
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa
isyakulabari@gmail.com
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001.
Shiga cikakken shafinmu.
www.isyaku.com
****************************************
Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi.
Shago Lamba 51 hawa na sama.
Ya kara da cewa addu'ar da 'yan Najeriya ke yi a kan su ne ya sa suke raye har yanzu duk da yake sun yi assarar rayukan da dama daga cikin jami'ansu a wannan yakin.
Tags:
HOTUNA