An ba dalibai kyautan Awaki sakamakon cin lamba 1 a jarabawa

A jihar Anambra wata Makaranta ta ba wasu 'dalibai kyautan Awaki sakamakon kwazo da suka nuna ta hanyar kasancewa a matsayi na daya a sakamakon jarabawa a ajin su na Makarantar.

An gudanar da bikin mika kyautukan Awakin ga daliban ne a St. Paul’s Catholic Church, Egbeana Ezeawule na Nibo a jihar ta Anambra.

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com *** GURBIN TALLA *** Kana son ka yi flashing ko ka cire makulli watau security na wayar ka? ka zo SENIORA TECH a OLUMBO PLAZA yamma da Gidan Wazirin Gwandu kan titin Ahmadu Bello a garin Birnin Kebbi. Shago Lamba 51 hawa na sama.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN