'Yan sanda sun kama mutum 8 da suka zagaya da wata yarinya zindir a gari

'Yansabda a kasar Pakistan sun kama mutum 8 bisa zargin cin zarafin wata yarinya 'yar shekara 7 sakamakon rigimar darajar zuri'a da ta taso tsakanin zuri'ar ta da ta wani saurayi bisa zargin cewa 'dan uwanta yayi lalata da wata yarinya daga uri'ar wannan yarinyar shekara 3 da suka gabata.

Wani babban jami'in dansanda Mohammed Basharat Khan ya tabbatar da aukuwar lamarin ranar Talata,Kahn ya kara da cewa an tilasta yarinyar ta tube zindir kafin a zagaya da ita a cikin unguwar tsirara.

Lamarin ya faru a garin Panchayat na gabas maso yammacin kasar Pakistan.


Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN