Shugaba Robert Mugabe ya yi murabus daga shugabancin Zimbabwe

Wani rahotu da ya fito daga kasar Zimbabwe ya nuna cewa daga karshe dai a yau Talata shugaban kasar Zimbabwe Robert Mugabe ya sauka daga karagar mulkin kasar lamari da ya kawo karshen mulkinsa na shekara 37 a kasar.

Sanarwar haka ya fito ne daga hannun kakakin Majalisar kasar.

Ku kasance tare da mu domin karin bayani.....

Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN