Mazauna garin Orama Etiti na jihar Anambra sun wayi gari cikin mamakin ganin gawar wani mutum da ba'a shaida ko waye ba kawo yanzu a wani rafi bayan an daure hannayensa kuma aka daure kafafunsa da wani dutse kafin aka jefa shi a cikin rafin.
Wannan ya faru ne gabanin zaben Gwamna da ake gudanarwa ranar Asabar a fadin jihar ta Anambra .
Babu wani bayani daga mahukunta dangane da lamarin kawo yanzu.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Wannan ya faru ne gabanin zaben Gwamna da ake gudanarwa ranar Asabar a fadin jihar ta Anambra .
Babu wani bayani daga mahukunta dangane da lamarin kawo yanzu.
Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI