Gidan Aliyu Magatakarda Wamakko ya rushe a Sokoto (Hotuna)

Wani sashe na gidan tsohon Gwamnan jihar Sokoto Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko ya rushe a unguwar Gawon nama ranar Lahadi 29 ga watan Oktoba. Bayanai sun nuna cewa ana gudanar da gyare gyare a gidan kafn aukuwan lamarin.

Aliyu Wamakko ya yi wa Allah godiya da ya kare lamarin yadda ya kasance ba'a sami rauni balle salwantar rayuwa ba.

Ya kuma roki jama'a su sa rokon Allaha a gaba domin neman kariyar sa.






Tuntube mu ko aiko Labari zuwa isyakulabari@gmail.com Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN