Zaben 2019: Dangote ya kware wa PDP zane a kasuwa,yace bayason tikitin su

Hamshakin dan kasuwan nan Aliko Dangote yace PDP ta zake a bukatarta domin neman ya tsaya takarar shugaban kasa a jam'iyar a zabe na 2019.

Wata majiya mai karfi ta shaida mana cewa dan kasuwan yace zancen takaran shugaban kasa a karkashin jam'iyar PDP a kai kasuwa .

Majiyar ta kara da cewa Aliko dan Gote yace shi a yanzu abinda yasa a gaba shine yadda zai taimaka wa rayuwar talakkan Najeriya.
KARANTA PDP za ta nemi Dangote ya zama dan takaran ta a zaben shugaban kasa a 2019
Idan baku manta ba ISYAKU.COM ya ruwaito labarin shirin jam'iyar PDP domin ta bukaci Aliko Dangote ya tsaya takaran shugaban kasa a karkashin jam'iyar ta PDP a zabe na 2019.


Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN