Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-rufai yayi kira ga abokan hamayyar shi cewa kada su ci gaba da yin fada da shi ,domin 'Yar adua yayi fada da shi ya karasa a kabari,Goodluck Jonathan yayi fada da shi ya karasa a Otuoke.
El-rufai ya furta wadannan kalamai ne a wajen wani taro na jiga-jigan jam'iyar APC ta jihar Kaduna.
Kalli jawabinsa:
Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
El-rufai ya furta wadannan kalamai ne a wajen wani taro na jiga-jigan jam'iyar APC ta jihar Kaduna.
Kalli jawabinsa:
Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
BIDIYO