"Yar adua yayi fada dani ya karasa a kabari,Jonathan a Otuoke" - Nasir Elrufai

Gwamnan jihar Kaduna Nasir El-rufai yayi kira ga abokan hamayyar shi cewa kada su ci gaba da yin fada da shi ,domin 'Yar adua yayi fada da shi ya karasa a kabari,Goodluck Jonathan yayi fada da shi ya karasa a Otuoke.

El-rufai ya furta wadannan kalamai ne a wajen wani taro na jiga-jigan jam'iyar APC ta jihar Kaduna.

Kalli jawabinsa:





Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN