Wannan hoton an dauke shi ne a 1999 wanda ke rike da abin magana shine Chiyaman na karamar hukumar Gusau a waccan lokacin kuma wanda ke tsaye a gefen hagunsa shine Abdulaziz Yari Gwamnan jihar Zamfara kuma shugaban kungiyar Gwamnoni a yanzu.
Yanzu haka wanda ke rike da abin magana Kwamishina ne a karkashin Gwamna Yari.
DARASI
Ka bi Duniya a sannu,wannan lamari ya faru ne a cikin shekara 17. Ka yi adalci a kowane al'amari.
Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Yanzu haka wanda ke rike da abin magana Kwamishina ne a karkashin Gwamna Yari.
DARASI
Ka bi Duniya a sannu,wannan lamari ya faru ne a cikin shekara 17. Ka yi adalci a kowane al'amari.
Shafin mu na Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI