An kama dan shekara 15 yana jima'i da Akuya

Rundunar 'yan sanda na jihar Niger ta kama wani yaro Kabiru Idris dan shekara 15 bisa zargin yin jima'i da Akuya.

Lamarin ya faru a Gbeganu a karamar hukumar Bosso.Bayanai sun nuna cewa Akuyar tana cikin Awaki da ke kiwo a makwabta a garin Gbeganu.

Wasu matasa ne suka kai rahotu wajen 'yansanda a ofishinsu na Kpakungu a Minna lamarin da ya sa 'yansanda suka fara bincike a asirce daga karshe suka damke Idris yayin da yake jima'i da wata Akuya.

Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN