Alhazan jihar Kebbi uku ne suka rasu a kasar Saudiya a lokacin aikin Hajji,sanarwar haka ya fito ne daga bakin Hali Bala wadda daya ne daga cikin wakilan Gwamnatin jihar Kebbi na Amirul hajj a kasar Saudiya.amadadin shugaban hukumar Alhazai na jihar Kebbi Alh.Bala Musa Sakaba.
Ya kara da cewa biyu daga cikin Alhazan sun rasu ne a wani Asibiti a Makka yayin da dayan ya rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.
Wadanda suka rasu sun hada da Sani Haruna Zuru, Fati Adamu Fakkai da Adamu Liman Zuru wadda ya fto daga karamar hukumar Argungu .
Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Ya kara da cewa biyu daga cikin Alhazan sun rasu ne a wani Asibiti a Makka yayin da dayan ya rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.
Wadanda suka rasu sun hada da Sani Haruna Zuru, Fati Adamu Fakkai da Adamu Liman Zuru wadda ya fto daga karamar hukumar Argungu .
Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com
Tags:
LABARI