Alhazan jihar Kebbi 3 daga Zuru da Argungu sun mutu a kasar Saudiya

Alhazan jihar Kebbi uku ne suka rasu a kasar Saudiya a lokacin aikin Hajji,sanarwar haka ya fito ne daga bakin Hali Bala wadda daya ne daga cikin wakilan Gwamnatin jihar Kebbi na Amirul hajj a kasar Saudiya.amadadin shugaban hukumar Alhazai na jihar Kebbi Alh.Bala Musa Sakaba.

Ya kara da cewa biyu daga cikin Alhazan sun rasu ne a wani Asibiti a Makka yayin da dayan ya rasu bayan gajeruwar rashin lafiya.

Wadanda suka rasu sun hada da Sani Haruna Zuru, Fati Adamu Fakkai da Adamu Liman Zuru wadda ya fto daga karamar hukumar Argungu . 

Kaunace mu a Facebook https://www.facebook.com/isyakuweb Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a SMS zuwa 08087645001. Shiga cikakken shafinmu. www.isyaku.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN