Isyaku Garba - Birnin kebbi
Kimanin yan Najeriya 262 ne mazauna kasar Libya suka dawo gida Najeriya karkashin kulawar kungiyar hukumar da ke taimaka wa harkokin shige da fice na duniya (International Organisation for Migration IOM).
Hukumar bayar da taimakon gaggawa ta kasa NEMA ce ta dauki dawainiyar isowar 'yan Najeriyan a babban sansanin Alhazai na jihar Lagos a filin saukan jiragen sama na Murtala Muhammed a Ikeja.
Bayanai sun nuna Cewa IOM ta baiwa kowane mutum N18.000 yayin da NEMA ta basu N7000 domin a taimaka masu da abinda zasu koma garuruwansu.
Hukumomin tsaro da suka shaida lamarin sun hada da Hukumar 'yan sanda,DSS, NAPTIP ,FAAN da rundunar sojan sama ta Najeriya.
Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Kimanin yan Najeriya 262 ne mazauna kasar Libya suka dawo gida Najeriya karkashin kulawar kungiyar hukumar da ke taimaka wa harkokin shige da fice na duniya (International Organisation for Migration IOM).
Hukumar bayar da taimakon gaggawa ta kasa NEMA ce ta dauki dawainiyar isowar 'yan Najeriyan a babban sansanin Alhazai na jihar Lagos a filin saukan jiragen sama na Murtala Muhammed a Ikeja.
Bayanai sun nuna Cewa IOM ta baiwa kowane mutum N18.000 yayin da NEMA ta basu N7000 domin a taimaka masu da abinda zasu koma garuruwansu.
Hukumomin tsaro da suka shaida lamarin sun hada da Hukumar 'yan sanda,DSS, NAPTIP ,FAAN da rundunar sojan sama ta Najeriya.
Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Tags:
LABARI