Isyaku Garba - Birnin kebbi
Kakakin majalisar dokoki na jihar Kogi Umar Ahmed Iman yayi murabus kwana daya bayan majalisar ta dage zamanta sakamakon takaddamar da ta taso a cikin majalisar.
Magatakardar majalisar ne ya karanta wa 'yan majalisar takardar murabus da kakakin ya yi abinda ya kaiga kada kuri'ar da ya kai ga zaben Homourable Kolawole a matsayin sabon kakakin majalisar dokokin wanda dan gaban goshin Gwamna Yahaya Bello ne na jihar ta Kogi.
Bayanai sun nuna cewa takaddamar ta taso ne ranar Talata bisa cece-kuce a kan zancen cire shugaban masu rinjaye na majalisar wanda hakan ya rikide zuwa mataki da majalisar ta sami kanta a yanzu.
Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Kakakin majalisar dokoki na jihar Kogi Umar Ahmed Iman yayi murabus kwana daya bayan majalisar ta dage zamanta sakamakon takaddamar da ta taso a cikin majalisar.
Magatakardar majalisar ne ya karanta wa 'yan majalisar takardar murabus da kakakin ya yi abinda ya kaiga kada kuri'ar da ya kai ga zaben Homourable Kolawole a matsayin sabon kakakin majalisar dokokin wanda dan gaban goshin Gwamna Yahaya Bello ne na jihar ta Kogi.
Bayanai sun nuna cewa takaddamar ta taso ne ranar Talata bisa cece-kuce a kan zancen cire shugaban masu rinjaye na majalisar wanda hakan ya rikide zuwa mataki da majalisar ta sami kanta a yanzu.
Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.
Tags:
LABARI