Gwamna Atiku Bagudu ya bukaci kungiyar malamai ta kasa NUJ akan ta dauki mataki domin ta shawo kan yawan karuwan Malamai wadanda ke ma'amala da kayan maye da shaye-shaye a fadin jihar Kebbi.
Gwamna Atiku ya furta haka ne yayin da yake karbar bakoncin shugabannin kungiyar ta NUJ a gidan Gwamnati a garin Birnin kebbi wadanda suka kai masa ziyara.Atiku yace babu yadda jihar Kebbi zata samu cin gaba matukar tana fama da kashi 30% na Malaman bogi ko masu shaye-shaye.
A nashi jawabi shugaban kungiyar malamai ta kasa comrade Mike Aloba Olukoya yace yazo jihar Kebbi ne domin ya halarci taron kungiyar ta Malamai na kasa da ake gudanarwa a garin Birnin kebbi na jijar Kebbi
Shafin mu na Facebook
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu.
Gwamna Atiku ya furta haka ne yayin da yake karbar bakoncin shugabannin kungiyar ta NUJ a gidan Gwamnati a garin Birnin kebbi wadanda suka kai masa ziyara.Atiku yace babu yadda jihar Kebbi zata samu cin gaba matukar tana fama da kashi 30% na Malaman bogi ko masu shaye-shaye.
A nashi jawabi shugaban kungiyar malamai ta kasa comrade Mike Aloba Olukoya yace yazo jihar Kebbi ne domin ya halarci taron kungiyar ta Malamai na kasa da ake gudanarwa a garin Birnin kebbi na jijar Kebbi
Shafin mu na Facebook
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu.