Maniyyata 6.000 ne zasu je aikin Hajji a jihar Kaduna

Hukumar kula da jin dadin Alhazai ta jihar Kaduna tace zata fara aikin jigilar Alhazan jihar daga ranar 1 ga watan Agusta.

Mai magana da yawun hukumar Alhazan Malam Yunusa Abdullahi ya shaida wa majiyarmu cewa an kammala takardun Visa na maniyyata 5000 kuma ana daf da kare aikin Visan ragowan maniyyatan.

Mal.Abdullahi yace mutum 6.247 ne suka biya kudin Hajjin bana akan Naira Miliyan 1.53 akan kowane Maniyyaci.

Ya kara da cewa Maniyyatan da basu kammala biyan kudadensu ba su hanzarta biya kafin ranar Juma'a 28/7/2017.




Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN