Boko Haram ta kashe Kwamandan Maharban Adamawa Bukar Jimeta

Rahotanni sun nuna cewa mayakan boko haram sun kashe shugaban kungiyar maharba na jihar Adamawa Bukar Jimeta bayan wani artabu tsakanin 'yan kungiyar boko haram da maharban wanda daga karshe yayi sanadiyar mutuwar Kwamanda Bukar.

Muryar Amurka ta ruwaito cewa Kwamanda Jimeta ya rasa ransa ne bayan da suka kai dauki a garin na Dagu wanda Boko Haram ta kai wa hari.

Har ila yau harin ya yi sanadin mutuwar wasu maharba uku, amma bayanai sun yi nuni da cewa ‘yan Boko Haram su ma sun rasa mayakansu da dama.




Ku biyo mu a
https://www.facebook.com/isyakuweb
Don samun labaranmu ta Whatsapp ka rubuto YES a Whatsapp zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye.
Don aiko Labari ko korafi ka tuntube mu a 08062543120.
Shiga www.isyaku.com Don samun cikakken shafinmu da ke dauke da ababe masu kayatarwa.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN