Mutum 9 sun mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Niamey | isyaku.com

Mutane 9 ne suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a Yamai babban birnin kasar Jamhuriyar Nijar.
Sakamakon mamakon ruwan sama kamar da bakin kwarya ambaliyar ta afku.

Ana neman wasu mutane 2 da suka bace sakamakon ambaliyar ruwan.

Mazauna yankin da lamarin ya faru sun fito waje a tsakar daren jiya tare da kawana a tsaye. Kayan amfanin gidaje sun bi ruwa tare da gudu wa. Haka zalika dabbobi da dama sun mutu.

A shekarar da ta gabata sakamakon ambaliyar ruwa a Nijar sama da mutane dubu 38 ne suka mutu inda wasu dubu 92 suka samu raunuka.




@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka sami labaranmu ta Whatsapp ? ka rubuto YES a SMS zuwa 08062543120 zamu aiko maka da Labaran mu kai tsaye kyauta a koda yaushe muka wallafa Labari.


Daga shafin TRT

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN