Koriya ta Arewa na ci gaba da nuna wa Amurka yatsa | isyaku.com

Duk da barazanar takunkumi da yanke huldar jakadancin da manyan kasashen duniya ke yi ga Koriya ta Arewa amma hakan bai sa ta daina gwada harba makamai masu linzami ba.

Ba a dauki sama da mako guda ba da Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya ya dauki matakin fadada takunkumi ga Koriya ta Arewa sai ga shi kasar ta sake gwada harba makamin.

Koriya ta Kudu ta sanar da cewa, Koriya ta Arewa ta harba makami mai linzami ta kasa zuwa cikin teku.
Wannan ne karo na 10 da Koriya ta Arewa ta gwada harba makamin a bana.




@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com


 Koriya ta Arewa na ci gaba da nuna wa Amurka yatsa ya fara bayyana a shafin TRT

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN