Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje yana wani yunkuri na sasantawa tsakanin dan Majalisan Wakilai na Najeriya da aka dakatar Abdulmumin Jibrin da kakakin Majalisar Wakilai Yakubu Dogara da wasu masu mukamai a Majalisar.
Bayanai sun nuna cewa Ganduje ya riga ya tattauna da Yakubu Dogara da wadanda zancen ya shafa kuma akwai yiwuwar za'a dage kangi da aka sanya wa Abdulmumin akan ladabtarwa.
Majalisar Wakilai ta dakatar da Abdulmumin ne har tsawon kwanaki 180 na zaman Majalisa bayan ya fallasa wata badakala a cikin kasafin kudi a Majalisar.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com
Hoto: Leadership
Bayanai sun nuna cewa Ganduje ya riga ya tattauna da Yakubu Dogara da wadanda zancen ya shafa kuma akwai yiwuwar za'a dage kangi da aka sanya wa Abdulmumin akan ladabtarwa.
Majalisar Wakilai ta dakatar da Abdulmumin ne har tsawon kwanaki 180 na zaman Majalisa bayan ya fallasa wata badakala a cikin kasafin kudi a Majalisar.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com
Hoto: Leadership
Tags:
LABARI