A bisa labari da muka wallafa da farko inda muka ambaci dan takaran Kujerar Gwamna a jam'iyar PDP,lallai wannan kuskure ne aka samu daga sashen fassara labaran yau da kullum kuma muna neman afuwa ga Bello S.Yaki da duk wanda lamarin bai yi mashi dadi ba.
Manufarmu shine samar da ingantattun labarai don mu nishadantar,fadakar da sanar da al'umma abinda Duniya ke ciki.
Muna fatan za'a fahimce mu,kuma mun gode da zumunci.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com
Manufarmu shine samar da ingantattun labarai don mu nishadantar,fadakar da sanar da al'umma abinda Duniya ke ciki.
Muna fatan za'a fahimce mu,kuma mun gode da zumunci.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com