Jiragen yakin saman kasar Masar sun kai hari a gabashin kasa Libya domin mayar da martani da aka kaiwa Kibtawa Masar.
Sanarwar
da jami'an tsaron ta fitar na nuna cewa, jiragen saman kasar Masar ta
kai hari a yankin da 'yan ta'adda suke a kasar Libya.
Sanarwar ta ce, harin da aka kai a Darna an nufi 'yan ta'adda ne.
Wasu 'yan ta'adda dai sun kaiwa Kibtawa hari a garin Minye inda suka kashe mutane 28.
Tags:
DUNIYA