Masar ta mayar da martani harin da aka kai musu | isyaku.com

Jiragen yakin saman kasar Masar sun kai hari a gabashin kasa Libya domin mayar da martani da aka kaiwa Kibtawa Masar.

Sanarwar da jami'an tsaron ta fitar na nuna cewa, jiragen saman kasar Masar ta kai hari a yankin da 'yan ta'adda suke a kasar Libya.

Sanarwar ta ce, harin da aka kai a Darna an nufi 'yan ta'adda ne.
Wasu 'yan ta'adda dai sun kaiwa Kibtawa hari a garin Minye inda suka kashe mutane 28. 


@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb Kana sha'awar ka aiko mana rahotu ? ka tuntube mu a birninkebbi080@gmail.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN