Majiyar mu ta labarta mana cewa an garzaya da mutumin zuwa wani Asibiti inda yayi jinya na wasu 'yan kwanaki amma daga bisa ya rasu.
Bayanai sun nuna cewa dama uwargidan nashi ta gargade shi akan cewa kada ya kara wata matar a zaman kishiya,amma yayi biris da gargadin nata wanda ya kai ta ga aikata wannan danyen aikin.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb
Tags:
LABARI