Kishi: Uwargida ta kwara ma mijin ta ruwan zafi har ya mutu | isyaku.com

Wani mutum ya rasa ransa bayan matarsa ta kwarara masa tafasashshen ruwanzafi a yayin da yake barci a gidansa a makn da ya gabata a garin Kaduna.

Majiyar mu ta labarta mana cewa an garzaya da mutumin zuwa wani Asibiti inda yayi jinya na wasu 'yan kwanaki amma daga bisa ya rasu.

Bayanai sun nuna cewa dama uwargidan nashi ta gargade shi akan cewa kada ya kara wata matar a zaman kishiya,amma yayi biris da gargadin nata wanda ya kai ta ga aikata wannan danyen aikin.


@isyakuweb  https://web.facebook.com/isyakuweb

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN