Kanwar Uwa ta maka wa dan shekara 10 dutsen guga mai tsananin zafi

Wata mata mai suna Mama Arafat wadda kanwa ce a uwar wani yaro mai suna Fawaz ta azabtar da yaron ta hanyar maka wa yaron dan shekara 10 dutsen guga mai tsananin zafi a kirjinsa a bisa zargin sata kamar yadda wata ma'abuciya amfani da shafin yanan gizo  ta ruwaito.

Bayani ya nuna cewa uwar yaron ta taho da shi ne daga jihar Osun kuma suna zaune a unguwar Na'ibawa a Kano.Bayanan sun kara da cewa yaron dai baya zuwa Makaranta ,babu jindadi balle annashuwa ko cikakken kulawa,hatta ma wani sa'ilin a waje yake kwana wanda hakan zai iya haifar da fargaban cewa kada ya fada hannun 'yan luwadi wanda zasu iya amfani da wannan damar su afka masa.


@isyakuweb   https://web.facebook.com/isyakuweb

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN