Alkaluman mutanen da suka gamu da ajalinsu a wata
zanga-zangar adawa da gwamnatin Venezuela sun kai 20 bayan wata sabuwar
arangama ta barke tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zangara a birnin
Caracas.
Jami’an ‘yan sandan
kwantar da tarzoma sun yi ta harba hayaki mai sa kwalla, in da kuma wasu
zaune gari banza suka yi ta harba bindiga kan gidajen al’umma kamar
yadda kamfanin Dillancin Labarana Faransa na AFP ya rawaito.
Sai dai wasu rahotanni na cewa, mutane 8 sun rasu ne sakamakon fadowar wayar wutar lantarki kan masu zanga-zangar ganin shugaba Nicolas Maduro ya sauka daga kujersa.
'Yan adawa na zargin gwamnati da hayo 'yan daba don kai musu farmaki a yayin zanga-zangar.
@isyakuweb ku biyo mu a Facebook
Mutane 20 sun mutu a zanga-zangar Venezuela ya fara bayyana a RFI
Sai dai wasu rahotanni na cewa, mutane 8 sun rasu ne sakamakon fadowar wayar wutar lantarki kan masu zanga-zangar ganin shugaba Nicolas Maduro ya sauka daga kujersa.
'Yan adawa na zargin gwamnati da hayo 'yan daba don kai musu farmaki a yayin zanga-zangar.
@isyakuweb ku biyo mu a Facebook
Mutane 20 sun mutu a zanga-zangar Venezuela ya fara bayyana a RFI
Tags:
DUNIYA