Wani sako da Mai Martaba Sarkin Zuru ya fitar ya tabbatar da mutuwar basaraken kuma Sarkin na Zuru yace ana shirin tarbar gawar basaraken a kasar Zuru daga kasar Indiya.
An haifin marigayin a 1963 kimanin shekaru 54 da suka gabata ya rasu ya bar Mata daya da yara uku,na miji daya Mata biyu.
Zamu kawo cikakken rahotu da zarar mun kammala hada bayanai game da rasuwar.
Allah ya jikansa ya gafarta masa kuma ya baiwa iyalansa ikon jure wannan rashin.
@isyakuweb https://web.facebook.com/isyakuweb