Kebbi: Manoma 78,500 sun biya bashin noma

Gwamnatin jihar Kebbi ta ce ta karbo kusan Naira biliyan daya daga hannun manoma 78,000 da suka karbi bashi daga babban bankin Najeriya saboda sha'anin noma a jihar ta Kebbi.Mataimakin Gwamnan jihar Kebbi Samaila Dabai shine ya shaida wa manema labarai haka a garin Bagudo ranar Laraba da ta gabata.

Tun a baya nedai Gwamnatin jihar Kebbi tayi barazanar cewa zata gurfanar da manoma 11,541 a gaban Kotu idan basu biya kudaden da suka karba rance daga babban bankin ba,wanda hakan ya zaburar da manoman kuma suka biya bashin.

Yombe ya ce Gwamnati bata amfani da bangaren shari'a domin ta muzguna wa kowa face domin a tabbatar da tsarin mutunta yarjejeniya da aka kulla wajen aiwatar da zancen bashin.

@isyakuweb  Ku biyo mu a shafin mu na Facebook

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN