Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana da matsayin da a ka kirashi so biyu ya shiga cikin kaaba.
Naij.com
Ma musulumi, Kaaba shi ne wajen da ya fi tsarki a duk duniya, musulumi su yadda cewa, gidan Allah ne.
Ana bude gidan so biyu a shekara daya dan waliman share share da goge gogen shi.
Wanan walima na faruwa kwana 30 kafin watan Ramadan da kuma kwana 30 kafin a fara Hajj.
Dan kalilan mutane dake da muhimmin mukami na hukuma a ke bari su soma hannu cikin lamarin.
Wato Buhari ya shiga, ya kuma roke Allah batun kasan Najeriya a cikin masalaci Annabi Muhammad a Madina.
Lokacin da Buhari ke mulkin soja, a shekara 1984, ya shiga Kaaba da ya je umrah. Yan Saudi suka kuma mishi baban maraba.A
ranar 16, Juma’a, a watan, an bude kofar waje mai tsarki ma Buhari
wanda sun yan Makkah sun yadda yana da gaskiya akan umarnin serikin
lokacin Fahd Ibn Abdul Aziz Al-Saud.Naij.com