Sau biyu ana bude ma Buhari kofar gidan Allah, Ka'aba (Bidiyo)

Shugaban kasa Muhammadu Buhari yana da matsayin da a ka kirashi so biyu ya shiga cikin kaaba.
Ma musulumi, Kaaba shi ne wajen da ya fi tsarki a duk duniya, musulumi su yadda cewa, gidan Allah ne.
Ana bude gidan so biyu a shekara daya dan waliman share share da goge gogen shi.
Wanan walima na faruwa kwana 30 kafin watan Ramadan da kuma kwana 30 kafin a fara Hajj.
Dan kalilan mutane dake da muhimmin mukami na hukuma a ke bari su soma hannu cikin lamarin.
Wato Buhari ya shiga, ya kuma roke Allah batun kasan Najeriya a cikin masalaci Annabi Muhammad a Madina.
Lokacin da Buhari ke mulkin soja, a shekara 1984, ya shiga Kaaba da ya je umrah. Yan Saudi suka kuma mishi baban maraba.A ranar 16, Juma’a, a watan, an bude kofar waje mai tsarki ma Buhari wanda sun yan Makkah sun yadda yana da gaskiya akan umarnin serikin lokacin Fahd Ibn Abdul Aziz Al-Saud.
Naij.com

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN