Tsohon shugaban kasar Gambiya Yahya Jamme ya sauka daga muki kuma ya je gudun hijira.Ana sa ran zai bi Shugaba Alpha Conde na kasar Guinea inda zai fara sabuwar rayuwa bayan shugabanci.
Wannan ya biyo bayan namjin kokari da shugabannin Africa suka yi ne na dinke barakar da ke tsakanin Jamme da sabon shugaban na Gambia karkashin jagorancin shugaba Alpha Conde na Guinea da shugaba Mohamed Qoud Abdel-azeez na kasar Mauritania.
Kalli bidiyon jawabin ban kwana na karshe a matsayin sa na shugaban kasa kafin ya sauka a mulki.A cikin bidiyon yayi bayani cewa baya son ya dauki alhaki akan ko wani rai da zai iya salwanta,ko jinin dan Gambiya da zai iya zuba sanadin rikicin zaben kasar.Ya kuma kara bayani cewa Allah kadai ne wanda ya iya adalci kuma a bisa wannan dalilin ya mai da al'amarin shi ga Allah (SWA).
Wannan ya biyo bayan namjin kokari da shugabannin Africa suka yi ne na dinke barakar da ke tsakanin Jamme da sabon shugaban na Gambia karkashin jagorancin shugaba Alpha Conde na Guinea da shugaba Mohamed Qoud Abdel-azeez na kasar Mauritania.
Kalli bidiyon jawabin ban kwana na karshe a matsayin sa na shugaban kasa kafin ya sauka a mulki.A cikin bidiyon yayi bayani cewa baya son ya dauki alhaki akan ko wani rai da zai iya salwanta,ko jinin dan Gambiya da zai iya zuba sanadin rikicin zaben kasar.Ya kuma kara bayani cewa Allah kadai ne wanda ya iya adalci kuma a bisa wannan dalilin ya mai da al'amarin shi ga Allah (SWA).
Tags:
LABARI