Mai gairma Gwamnan jihar Kebbi Alh.Atiku Bagudu ya sanya hannun amincewa a saki naira miliyan 95.745.000.000 domin biyan kudin rajistar dalibai 'yan asalin jihar Kebbi da ke karatu a Jami'ar Usmanu Dan Fodiyo a zangon karatu na 2017.
Wannan bayanin ya fito ne daga hannun babban sakataren yada labarai na Gwamna Abubakar Mu'azu Dakingari.
Wannan bayanin ya fito ne daga hannun babban sakataren yada labarai na Gwamna Abubakar Mu'azu Dakingari.