Akwai wani tashin hankali da jami’an yan sandan jihar Ogun suke fuskanta a yankin kudu maso yammacin Najeriya.
Sun
damke wani Segun Ogunlusi wanda ya hallaka mahaifyarsa, Abimbola
Ogunlusi,kuma ya birne ta a salga,
game da rahoton da jaridar Punch ta bayar na cewan wannan abu ya faru ne ranan Talata , 13 ga watan Disamba a Oketunde Street, Molatori, Ogijo,karamar hukumar Sagamu a jihar.
game da rahoton da jaridar Punch ta bayar na cewan wannan abu ya faru ne ranan Talata , 13 ga watan Disamba a Oketunde Street, Molatori, Ogijo,karamar hukumar Sagamu a jihar.
Kakakin
hukumar yan sanda jihar, Abimbola Oyeyemi, ta tabbatar da cewa kanwar
sa, Yetunde Ogunlusi,ta kai kara ofishin yan sanda.
Yan
sandan sune Yetunde ta bayyana cewa mahaifyarsu ta bar gida lokacin da
take zuwa aiki ranan Talata,13 ga wata Disamba,2016 kuma da ta dawo,
bata ganta ba.
Oyeyemi tace:“Ta kara bayyana
cewa lokacin da ta tambayi yayanta,Segun, wanda ke tare da mahaifiyar a
gida, abin da ya fada mata bai gamsar da ita ba.
“Bias
ga rahoto, shugaban yan sandan yankin Ogijo ,Ahmed Tijano,ya jagoranci
yan snada zuwa gidan da ke Oketunde , Molatori, Ogijo, kuma aka damke
shi.”
A lokacin binciken, yan sanda sun bayyana cewa Segun ta kashe mahaifiyarsa kuma ya birne ta a salgan da ke kusa da gidan.
Naij.com hausa
Tags:
LABARI