AbiaFacts ta ce wasu 'yan uwan juna sun kaure da fada jiya,shi wannan mai jan rigar shine yayan mamacin kuma shi ne ke dukan kanen da ka gani kwance ya mutu.
A yayin da suke fadan,sai aka ga kanin ya yanke jiki ya fadi.Bayan an garzaya da shi zuwa assibiti sai Likita ya tabbatar da mutuwar kanin da ka gani a kwance.Ai ka ga yayan mai jan riga ya rude.
Allah ya kiyaye.
A yayin da suke fadan,sai aka ga kanin ya yanke jiki ya fadi.Bayan an garzaya da shi zuwa assibiti sai Likita ya tabbatar da mutuwar kanin da ka gani a kwance.Ai ka ga yayan mai jan riga ya rude.
Allah ya kiyaye.
Tags:
AL-AJABI