GOBARA TA LAKUME SASHEN KAMFANIN GIYA A LAGOS

Wata gobara lakume wani sashi na Babban kamfanin yin giya na ‘ Nigerian Breweries Plc’ da ke yankin Iganmu a jihar Legas
Daraktan hukumar  kasha gobara da ke Legas Razak Fadipe, ya ce, gobarar ta tashi ne da misalin Karfe 5:30 na safen yau Lahadi inda ta Lakume sashen da ake adana kayayyaki kamar su  kwalabe da sauransu.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Legas Fatai Owoseni, ya bayyanawa manema labarai cewa, hukumar ta tura jami’anta kimanin 100 yankin, an samu rahoton mutane uku da suka samu raunuka inda yanzu su ke jinya a asibiti.
(Leadership Hausa)

SANA'A SA'A: Amfanin 'Ya'yan Itatuwa (Tuffah, Kankana, Lemo, Mangwaro) - Leadership Hausa

Za mu dan yi bayani a takaice kan wasu daga cikin 'ya'yan itatuwa, wadanda suke da amfani a jikin dan adam. Da yawa jama'a ba sa la'akari da amfaninsu, tare da fatan uwargida za ta kawo hankalinta, domin amfanin iyalinta baki daya. TUFFAH (APPLE) Wannan dan itace na dauke da sinadarin 'Bitamin C' duk da...

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN