AN KASHE KUMA AKA KONA WASU MUTANE BIYU DA AKE ZARGI DA FASHI DA MAKAMI (HOTUNA)

A yau Juma'a dinnan ne dai a garin Onitsha na jihar Anambara rana ta baci wa wasu mutane guda biyu da ake zargi da fashi da makami.Bayan jama'a da suka fusata sun likida masu na jaki har
sai da suka mutu,daga bisani kuma aka banka wa gawarwakin su wuta har suka kone kurmus sabada taimakon wutar tayar mota da aka dora a jikin su a yayin da aka banka masu wutar.


Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN