AN KAMA MACE SOJAN GONA MAI MUKAMIN MANJO A ABUJA (BIDIYO)

Wannan rahotu daga Daily Trust ya ce wata mata mai suna Rose John da take yin shiga irin ta soja har da mukamin Manjo ta fada hannun jami'an tsaro a Abuja
,ita dai matar ance ta dau lokaci tana aikin likitanci kafin ta fada cikin wannan tarkon da ta jefa kan ta.Lt.Col Ismaila Abdullahi na rundunar tsaron shugaban kasa da ke Abuja ne dai ya gabatar da ita a gaban 'yan jarida.
Kalli bidiyon a kasa.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN