Wannan rahotu daga Daily Trust ya ce wata mata mai suna Rose John da take yin shiga irin ta soja har da mukamin Manjo ta fada hannun jami'an tsaro a Abuja
,ita dai matar ance ta dau lokaci tana aikin likitanci kafin ta fada cikin wannan tarkon da ta jefa kan ta.Lt.Col Ismaila Abdullahi na rundunar tsaron shugaban kasa da ke Abuja ne dai ya gabatar da ita a gaban 'yan jarida.
Kalli bidiyon a kasa.
,ita dai matar ance ta dau lokaci tana aikin likitanci kafin ta fada cikin wannan tarkon da ta jefa kan ta.Lt.Col Ismaila Abdullahi na rundunar tsaron shugaban kasa da ke Abuja ne dai ya gabatar da ita a gaban 'yan jarida.
Kalli bidiyon a kasa.
Tags:
LABARI