Adam Zango Ya Kafa Gidauniya Domin Taimakawa Marayu, 'Yan Gudun Hijira Da Marasu Galihu
Fitaccen jarumin finafinan Hausa Adam Zango ya kafa wata
sabuwar gidauniya domin taimakama 'yan gudun hijra, marayu da marasa
galihu.
Adam Zango ya ce zai yi amfani da baiwar da Allah ya ba shi
wajen shirya wasanni cikin birni da kauyuka na Arewacin Nijeriya. Inda
duk kudin da aka samu na marasa galihu ne.
A cikin tafiyar akwai wasu daga cikin mawaka da kuma wasu wadanda ba 'yan fim ba.
Gida - Leadership Hausa
Assalamu alaikum, Editan LEADERSHIP Hausa mai farin jini, ka bani dama na yi kira ga gwamna Kashim...
Gida
(null)
Labarai, kai tsaye- Radio France Internationale RFI
Samu dukkanin shirye-shiryen RFI Siyasa da Al'adu da Wasanni da Labarai da dumi-duminsu na Afrika da Faransa da duniya.
NIGERIAN NEWSPAPERS
Flash or unlock your phone at SENIORA TECH shop No.51 upstairs.OLUMBO shopping complex Ahmadu Bello way Birnin kebbi. 08062543120 http://...
Wasanni
Domin samun labaran wasanni kai tsaye daga club na kwallon kafa na turai
Tags:
NISHADI