'YAN DABA SUN SARE HANNUN WANI MATASHI A JOS

Wannan wani matashi ne da aka sare hannun sa yayin wani tashin hankali tsakanin kungiyoyin 'yan da guda biyu a garin Jos babban birnin jihar Plateu
,wannan wani abokin sa ne ya sa wanda aka sare wa hannun a tsakiyar babur domin garzaya wa da shi zuwa assibiti.
Kai jama'a,Allah ya sauwaka wannan irin rashin fahimtar rayuwa.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN