AN DAKATAR DA KARIN FARASHIN KIRAN WAYA DA AMFANI DA INTANET

Hukumar da ke sa ido kan kamfanonin wayan salula ta Najeriya NCC ta yi amai ta lashe inda ta sake bai wa kamfanonin wayar salula da kada su kara kudin amfani da intanet kamar yadda ta ba da umarni a baya,
hukumar ta ce tayi haka ne saboda yawan koke da jama'a suka yi wanda ya sa a dole a saurari jama'ar Najeriya domin saboda su hokumar ke kokarin kare hakkin su.

Mun gode wa duk wanda ke da hannu wajen dakatar da wannan karin,domin da wahalar za ta yi yawa.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN