Hukumar da ke sa ido kan kamfanonin wayan salula ta Najeriya NCC ta yi amai ta lashe inda ta sake bai wa kamfanonin wayar salula da kada su kara kudin amfani da intanet kamar yadda ta ba da umarni a baya,
hukumar ta ce tayi haka ne saboda yawan koke da jama'a suka yi wanda ya sa a dole a saurari jama'ar Najeriya domin saboda su hokumar ke kokarin kare hakkin su.
Mun gode wa duk wanda ke da hannu wajen dakatar da wannan karin,domin da wahalar za ta yi yawa.
hukumar ta ce tayi haka ne saboda yawan koke da jama'a suka yi wanda ya sa a dole a saurari jama'ar Najeriya domin saboda su hokumar ke kokarin kare hakkin su.
Mun gode wa duk wanda ke da hannu wajen dakatar da wannan karin,domin da wahalar za ta yi yawa.
Tags:
LABARI