AN CIRE KALAMAR BARAZANAR KORAN MUSULMI KO HANA SU SHIGA AMURKA DAGA SHAFIN YANAR GIZON DONALD TRUMP





An cire kalaman barazanar korar musulmi ko hana su shiga kasar Amurka da zababben shugaban kasar Amurka  Donald Trump yayi a lokacin neman zaben sa daga shafiin sa na yanar gizo bayan ya lashe zaben da aka kammala.Tun 8/11/16 ne masu tafiyar da shafin zababben shugaban na Amurka suka cire wadannan kalaman,kuma babu wani bayani game da dalilin yin hakan.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN