An cire kalaman barazanar korar musulmi ko hana su shiga kasar Amurka da zababben shugaban kasar Amurka Donald Trump yayi a lokacin neman zaben sa daga shafiin sa na yanar gizo bayan ya lashe zaben da aka kammala.Tun 8/11/16 ne masu tafiyar da shafin zababben shugaban na Amurka suka cire wadannan kalaman,kuma babu wani bayani game da dalilin yin hakan.
Tags:
LABARI