Yaran inyamirai lokacin yakin Biyafara 1966 zuwa 1969



Wanna hoton yaran iyamirai ne a lokacin yakin Biyafara


A yayin da hakuri da juna ya faskara a tsarin hakikanin zamantakewa tsakanin inyamirai karkashin jagorancin dan ta kife,dan tawaye da bijire wa gaskiya watau Odamegu Ojuku wanda ya ayyana ballewa daga Najeriya,wanda  hakan ya jawo yakin basasa a Najeriya kuma sakamakon hakan ya haifar da matsanancin yunwa a kasar ta Biyafara.
Wannan kira ne ga yan hankoren sai sun balle daga Najeriya ta hanyar tarzoma don su kafa kasar su ta Biyafara cewa basu san me ake nufi da yaki  bane,kuma ai ko a wancan lokacin  yan Arewacin kasar nan da ke cikin soja hakuri sukayi da wulakancin da hafsosin soja  yan kabilar inyamurai suka yi ta yi masu,amma martanin da sojoji yan arewa suka mayar wa inyamuran daga baya,ya nuna masu cewa kasar Arewa ba kanwar lasa bace.

Post a Comment

RUBUTA SHARHI KO RA'AYINKA KAN WANNAN LABARI

Previous Post Next Post

Celebrity Gifts

Facebook

Latsa nan ka shiga group namu na WhatsApp domin samun labarai kai tsaye https://chat.whatsapp.com/EcJXY08Ikrx63mQ7F6TJfL

Domin zama wakilinmu garinku LATSA NAN

Korafi/ Shawara/ Tuntube mu LATSA NAN